Makomar Mutanen Da Aka Wanke Daga Zargin Alaƙa Da Boko Haram

Najeriya a Yau

Mar 28 2024 • 14 mins

Mutum sama da 300 aka saki ga gwamnatin jihar Borno a satin nan bayan wanke su daga zargin kungiyar Boko Haram.

An dade ana tsare da su tsawon shekaru amma sai yanzu aka gano ba su da hannu. To amma me dokar kasa tace game da irin wannan tuhuma bayan an gano gaskiya?

Shirin Najeriya a Yau ya yi nazari kan halin da aka jefa su da kuma yadda doka za ta yi musu adalci.

You Might Like

The Daily
The Daily
The New York Times
The Dan Bongino Show
The Dan Bongino Show
Cumulus Podcast Network | Dan Bongino
WSJ What’s News
WSJ What’s News
The Wall Street Journal
Pod Save America
Pod Save America
Crooked Media
The Rachel Maddow Show
The Rachel Maddow Show
Rachel Maddow, MSNBC
Serial
Serial
Serial Productions & The New York Times
Morning Joe
Morning Joe
Joe Scarborough and Mika Brzezinski, MSNBC
Mark Levin Podcast
Mark Levin Podcast
Cumulus Podcast Network
The Glenn Beck Program
The Glenn Beck Program
Blaze Podcast Network
The Ben Shapiro Show
The Ben Shapiro Show
The Daily Wire
WSJ Your Money Briefing
WSJ Your Money Briefing
The Wall Street Journal
Morning Wire
Morning Wire
The Daily Wire
The Fox News Rundown
The Fox News Rundown
FOX News Radio
Start Here
Start Here
ABC News
The Matt Walsh Show
The Matt Walsh Show
The Daily Wire