Matsalar Tsaro Zai Iya Kawo Wa Zaben 2023 Cikas

Najeriya a Yau

Jul 28 2022 • 16 mins

Shin za a yi zabe a wasu  kauyukan karkarar kuwa a zaben 2023?
Ta'addanci dai ya yi kakagida a jihohin Kaduna, Katsina, Neja da Zamfara.

Ganin cewa  an sami karancin yin rajistar katin zabe a wadannan yankuna, wasu kungiyoyi masu zaman kansu ne ke taimakawa wasu yankunan karkara yin rajistar katin zaben.

Shirin Najeriya a yau ya tattauna da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, da kungiyoyi masu rajin kare hakkokin jama'a, da masana a kan wannan al'amari.


You Might Like

The Daily
The Daily
The New York Times
The Dan Bongino Show
The Dan Bongino Show
Cumulus Podcast Network | Dan Bongino
WSJ What’s News
WSJ What’s News
The Wall Street Journal
Serial
Serial
Serial Productions & The New York Times
Pod Save America
Pod Save America
Crooked Media
Morning Joe
Morning Joe
Joe Scarborough and Mika Brzezinski, MSNBC
The Glenn Beck Program
The Glenn Beck Program
Blaze Podcast Network
The Ben Shapiro Show
The Ben Shapiro Show
The Daily Wire
Mark Levin Podcast
Mark Levin Podcast
Cumulus Podcast Network
The Rachel Maddow Show
The Rachel Maddow Show
Rachel Maddow, MSNBC
WSJ Your Money Briefing
WSJ Your Money Briefing
The Wall Street Journal
Morning Wire
Morning Wire
The Daily Wire
The Fox News Rundown
The Fox News Rundown
FOX News Radio
Start Here
Start Here
ABC News
The Matt Walsh Show
The Matt Walsh Show
The Daily Wire