Ranar Laraba 21 ga watan Yulin 2022, Aminiya ta ruwaito labarin wata yarinya yar makarantar sakandire a zariya da wani malami ya buga da gora a wuya.
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya binciko wannan yarinya, ya tattauna da ita, kuma ji halin da ake ciki a yanzu.
Domin sauraron matakin da iyayen wannan yarinya su ka dauka, da irin matakin da hukumomi suka dauka, ku saurari cikakken shirin.